Saturday, January 10
Shadow

Kalli Bidiyon: Ji Abinda Riyad Mahrez yace akan Najeriya da ya dauki hankula

Dan wasan kasar Algeria, Riyad Mahrez ya dauki hankula kan abinda yace game da Najeriya kamin wasansu.

Mahrez yace ya tsorata da Najeriya.

Dalili kuwa shine sun ci kwallaye da yawa a wannan gasar.

Karanta Wannan  Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati Tarayya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *