
Wannan wani mutum ne da ya je banki ya ciro kudi Naira Miliyan 20.
Saidai bai sani ba ‘yan fashi sun biyo a baya.
Ko da ya tsaya sai suka fita suka ciro bindigu.
Saidai rahotanni sun ce, harsashi ya kasa hudashi.
Anan ya kwace Bindigar daya daga cikin barayin.
Saidai Rahotanni sun bayyana cewa duk da haka wasu daga cikin barayin sun gudu da Naira Miliyan 10.
Lamarin ya farune a Minna jihar Naija.