Monday, August 3
Shadow

Kalli Bidiyon: Mahaifiyar Maimuna, Wadda Adam A. Zango ya saki ta yi bayani dalla-dalla kan abinda ya faru

Mahaifiyar Maimuna watau matar da Adam A. Zango ya saki kwanannan ta yi magana kan yand sakin diyarta ya faru.

Tace diyarta bata da laifi, hakanan Adam A. Zango bashi da laifi kan abinda ya faru.

Tace maganar gwajin kwayoyin Halitta na Genotype da Adam A. Zango ya fada, ita ta hana ayi kamin aure dan tace su a lokacin da aka musu aure ba’a yi irin wannan bincikenba.

Karanta Wannan  Na Kore ka ne saboda gazawarka wajen gudanar da ayyukan da suka wajaba a kanka a gwamnatance, Abba Kabir ya fadawa Baffa Bichi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *