
Wannan wata matashiyace me suna Mira data bayyana cewa a matsayinta na musulma ta auri Kirista.
Tace kuma masu ce mata wai zata shiga wuta to a shirye take ta shiga Jahannama indai akan auren Kirista ne.
Har ma ta hada Editin inda ta nuna kanta a Jahannama.
Saidai da yawa na ce mata hakan Izgili ne ga Allah.