Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Malam Abuja ba Kano bace, Wike ya gayawa Sanata Ali Ndume bayan da yacewa Wike ya daina korar Almajirai da sauran masu yawo a Abuja

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Sanata Ali Ndume ya ya nemi Ministan baban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike da ya daina kamawa da korar Almajirai da sauran ‘yan Asalin Abuja dake yawo a tituna.

Yace maimakon korarsu, kamata yayi Ministan Abujan yayi irin abinda Kano ke yi na samar da wani guri na musamman dan a rika koyawa irin wadannan mutanen sana’a.

Saidai Wike yace hakan ba za yiyu ba dan Abuja ta banbanta da duk wata sauran jihar Najeriya.

Karanta Wannan  PSG ta lallasa Real Madrid da ci 4-0, Kalli Bidiyon maimaicin kwallayen da PSG ta ci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *