Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima yana cewa, ‘Yan Najeriya kun yi sa’a da Allah ya baku ni a matsayin mataimakin shugaban kasa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa ‘yan Najeriya sun taki sa’a da Allah ya basu shi a matsayin mataimakin shugaban kasa.

Ya bayyana hakane a ziyarar da ya kai jihar Katsina.

Da yake jawabi, Kashim Shettima yace Katsinawa sun yi dace da Allah ya basu Dikko Raddah a matsayin gwamnan, yace a tafa masa.

Sannan yace ‘yan Najeriya kuma sun yi dace da Allah ya basu shi a matsayin mataimakin shugaban kasa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Gwamnatin Kano ta bayyana sarkin da ta amince yayi hawan Sallah a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *