Saturday, December 13
Shadow

Kalli Bidiyon matasan Kaduna suna murnar Nepa ta dawo

Bayan dawowar wutar lantarki a jihar Kaduna, Matasa sun hau titi inda suka rika wakar cewa Nepa ta dawo.

Bidiyon hakan ya watsu sosai a kafafen sada zumunta:

Wasu sun bayyana abin da Nishadi inda wasu kuma suka bayyana takaici da cewa ‘yan Kaduna sun bayar da kunya da wannan murna.

https://twitter.com/Abdool85/status/1851757048075051304?t=oy8qaPAfPahhKBfpfc46Tg&s=19

Kusan sati biyu aka kwashe ana fama da rashin wuta a yankin Arewa kamin a samu ta dawo.

Karanta Wannan  Na yadda da Mukabalar 'yan Izala amma a Turomin Guruntum ko Sheikh Sani Rijiyar Lemu saboda ina son babban dan Izala ne wanda idan na mai Kwaf daya na gama da Izala>>Inji Malam Abdulfatahi Sani Tijjani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *