
A dazu ne Murya ta bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ji Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami yanawa Tauraruwar Tiktok, Zee Gombe fada akan barinsa da ta yi ta koma wajan Jamilu Gwamna
An ji Pantami yana cewa dama ta je wajansu ne ta yaudaresu?
Saidai saga baya an ga ta koma bangaren Pantamin.
Zee Gombe ta fito ta tabbatar da wannan fadan da Pantami ya mata inda tace dan ya mata fada ai kamar Uba yake a wajanta.
Saidai tace ba itace ta fitar da Sautin wayar da suka yi da Pantamin ba dake ta yawo a kafafen sada zumunta.
Tace wanine yaci amanarta ya fitar ďa sautin Muryar.