
Wannan matar me suna Farida Saleh daga jihar Kano, tace ta yi riddah ta koma Kirista ne bayan da Jesus ya zo mata a mafarki ya bata Baibul.
Tace da farko data ganshi ta nunawa ‘yan gidansu amma suka ce ta haukace ne dan har gidan mahaukata sai da aka kaita.
Tace amma daga baya aka kyaleta.