
Tauraruwar fina-finan Hausa, Amal Umar ta koka da cewa maza na zuwa suce suna sonta amma da ta yi maganar aure sai su gudu.
Ta bayyana hakane a wata hira da Nafisa Abdullahi ta yi da ita inda tace abin takaici ne.

Tauraruwar fina-finan Hausa, Amal Umar ta koka da cewa maza na zuwa suce suna sonta amma da ta yi maganar aure sai su gudu.
Ta bayyana hakane a wata hira da Nafisa Abdullahi ta yi da ita inda tace abin takaici ne.