Thursday, December 25
Shadow

Kalli Bidiyon: Shugaban kasar Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayar da umarnin a gaggauta daina abinda akewa Kiristoci a Najeriya

Shugaban Israyla, Benjamin Netanyahu a sakon da ya fitar na Kirsimeti, ya nemi a gaggauta daina yiwa Kiristoci muzancin da ake musu a Duniya.

Bidiyon kalaman nasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta.

Wasu Kiristoci sun bayyana jin dadi sosai da wannan sakon nashi.

Karanta Wannan  Bidiyo: Na tafka Kuskure sosai a rayuwata, ko makiyi na ban so ya shiga wahalar dana shiga, Akwai sanda ake ta so a aureni, naki amma yanzu kuma so nake in yi aure kamin in koma ga mahalicci na>>Inji Ummi Nuhu a sabuwar hirarta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *