Thursday, January 15
Shadow

Kalli Bidiyon: Shugaban kasar Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayar da umarnin a gaggauta daina abinda akewa Kiristoci a Najeriya

Shugaban Israyla, Benjamin Netanyahu a sakon da ya fitar na Kirsimeti, ya nemi a gaggauta daina yiwa Kiristoci muzancin da ake musu a Duniya.

Bidiyon kalaman nasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta.

Wasu Kiristoci sun bayyana jin dadi sosai da wannan sakon nashi.

Karanta Wannan  Kasar Algeria ta shigar da kara akan Rafalin da ya hura wasanta da Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *