Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Shugaban kasar Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayar da umarnin a gaggauta daina abinda akewa Kiristoci a Najeriya

Shugaban Israyla, Benjamin Netanyahu a sakon da ya fitar na Kirsimeti, ya nemi a gaggauta daina yiwa Kiristoci muzancin da ake musu a Duniya.

Bidiyon kalaman nasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta.

Wasu Kiristoci sun bayyana jin dadi sosai da wannan sakon nashi.

Karanta Wannan  Da Duminsa:Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya sauka a Akure wajan taron tallafawa kananan masana'antu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *