Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Suna ta murna bayan da suka ga sunan Allah a jikin naman da suka siyo

Wannan wasu yarbawa ne a garin Ijesa na jihar Ogun wanda ke ta murna bayan da suka ga sunan Allah a jikin wani nama da suka siyo.

Sun rika kabbara suna bayyana mamakinsu.

Lamarin ya dauki hankula a kafafen sada zumunta.

Karanta Wannan  'Yan darika Taron Yuyu ne, Duk Kano, babu Majalisin da ya kai na Gadon kaya cika, Dan haka Me Girma Gwamnan Kano kada ka yadda su ce maka bamu da yawa>>Inji Malam Kan neman da ake Gwamnatin Kano ta dauki mataki kan Malam Lawal Triumph

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *