Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Suna ta murna bayan da suka ga sunan Allah a jikin naman da suka siyo

Wannan wasu yarbawa ne a garin Ijesa na jihar Ogun wanda ke ta murna bayan da suka ga sunan Allah a jikin wani nama da suka siyo.

Sun rika kabbara suna bayyana mamakinsu.

Lamarin ya dauki hankula a kafafen sada zumunta.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mu da kuke Zhaghi wallahi 'yan Aljannah ne>>Inji Sumih Baby wadda Soja Boy yayi wakar Bàdàlà da ita

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *