
Wannan wata matace a kasar Jamaica data karbi Musulunci saboda diyarta.
Diyarta ta hadu da dalibai ‘yan uwanta Musulmai a makaranta inda addinin ya burgeta a rika damun mahaifiyarta akai, har a karshe dai mahaifiyar ta karbi Musulunci.
A karin farko, Mahaifiyar ta halarci Sallar Idi.