
Wata ‘yar Najeriya dake aikatau a kasar Egypt me gidan da takewa aiki ya bata kudin sallama na Boge.
Ta gayawa me gidan cewa zata ajiye aiki.
Shine ya dauketa a mota ya kaita wani gari da bata sani ba sannan ya ajiyeta a karkashin gada, ya bata kudin sallama.
Saidai ko da ta bude kudin sai taga ashe a tsakiyar kudin takarda ce.