Monday, March 2
Shadow

Kalli Bidiyon: Wata ‘yar Najeriya dake UAE tace ba zata dawo Gida Najeriya ba duk abinda zai faru da ita saidai ya faru

Wannan wata ‘yar Najeriya ce dake kasar UAE inda tace ba zata dawo gida Najeriya ba duk abinda zai faru da ita saidai ya faru.

Ta bayyana hakane yayin da makaman kasar Iran ke ci gaba da zuba a kasar ta UAE.

Karanta Wannan  Masu garkuwa da mutane sun Kàshè wannan matar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *