
Wannan wani angone da ya fasa auren matar da zai aura saboda ashe tana da yara biyu bata gaya masa ba.
Wata kawarta ce ta lallaba ta gayawa angon yayin da ake shirin biki.
Nan take kuwa angon ya tayar da bori yace ya fasa, saboda takaicin kudin da ya kashe, ya dora hannuwa a kai yana ta kuka.
An ga yanda ake ta bashi haquri