Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Yadda Tijjani Gandu yayi wakar Falle daya ce a wajan babban taron jam’iyyar ADC, an harraka sosai

Tauraron mawakin siyasa, Tijjani Gandu ya yi wakar Falle dayace a wajan babban taron jam’iyyar ADC dake Gudana a Abuja.

An ga yanda wakar ta kayatar da mutane sosai a wajan

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Na koma gidan tsohon Mijina dana kasa hakuri nace sai ya sakeni, na iske ya auri wata matar wallahi ba zan boye ba na ji kishi da kewa sosai>>Inji Wannan bazawarar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *