
An ga wajan da ake bugawa tsohon shugaban ‘yansandan Najeriya, IGP Muhammad Adamu rigunan yakin neman zabe.
Ya dai fito takarar neman gwamnan jihar Nasarawa ne.
Bidiyon ya dauki hankula musamman lura da yawan kudaden da aka kashe a wajan.

An ga wajan da ake bugawa tsohon shugaban ‘yansandan Najeriya, IGP Muhammad Adamu rigunan yakin neman zabe.
Ya dai fito takarar neman gwamnan jihar Nasarawa ne.
Bidiyon ya dauki hankula musamman lura da yawan kudaden da aka kashe a wajan.