Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon yanda Atiku Abubakar yayi Sallar Juma’a A babban Masallacin Juma’a na Abuja inda mutane suka rika kiransa ya zo ya cecesu

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar yayi Sallar Juma’a a babban masallacin Abuja.

https://twitter.com/jrnaib2/status/1918555781953114325?t=zmY0eKcJcXHf0zu31QhOdQ&s=19

Bayan kammala Sallar, masoyansa sun taru inda suka rika kiran ya zo ya cecesu suna shan wuya.

Karanta Wannan  Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya, NATCA tace aiki ya mata yawa tana fama da matsanancin karancin ma'aikata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *