Monday, April 6
Shadow

Kalli Bidiyon yanda dubban mutane ke tururuwar shiga Jirgin ruwan da faston nan na kasar Ghana ya gina da yace ranar Kirsimeti za’a yi tashin Qiyama

Dubban Mutanene a kasar Ghana suka fito dan shiga cikin jirgin ruwan faston nan da yayi ikirarin wai ranar Kirsimeti za’a yi tashin Qiyama.

Lamarin ya baiwa mutane mamaki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda sabon Ministan tsaro, Janar Christopher Musa ya shiga Ofis, Yace Zhùbàr da Jynìn mutanen da basu da laifi ya zo karshe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *