
Mutanen Birnin Kebbi dake jihar Kebbi sun tashi da guguwa me hade da yashi wadda ta rufe sararin samaniyar garin.
Lamarin ya dauki hankula inda akaita dauka ana watsawa a kafafen sada zumunta.

Mutanen Birnin Kebbi dake jihar Kebbi sun tashi da guguwa me hade da yashi wadda ta rufe sararin samaniyar garin.
Lamarin ya dauki hankula inda akaita dauka ana watsawa a kafafen sada zumunta.