
Sanata Natasha Akpoti ta fice daga zauren tattaunawa a majalisa bayan da aka hanata yin magana.
Sanata Patrick Ndubueze ne shugaban zaman da aka yi inda aka ga Sanata Natasha Akpoti na ta rokonshi ya barta ta yi magana amma yaki.
Daga karshe dai ta fice daga dakin taron.