
Me martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya je makarantar diyarsa a Lagos inda ya duba yanda ake koya mata karatu da sauran kawayenta.
Ya kuma tashi ya taka rawa tare da daliban.

Me martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya je makarantar diyarsa a Lagos inda ya duba yanda ake koya mata karatu da sauran kawayenta.
Ya kuma tashi ya taka rawa tare da daliban.