
Wannan baiwar Allahn ta gargadi mata da cewa su daina bibiyar wayoyin mazanjensu.
Tace mazan yanzu ba annabawa bane ba ma’asumai bane, ba sahabbai bane dan haka dolene su bi mata.
Ko da kuma basu bi mata ba, matan zasu bisu.

Wannan baiwar Allahn ta gargadi mata da cewa su daina bibiyar wayoyin mazanjensu.
Tace mazan yanzu ba annabawa bane ba ma’asumai bane, ba sahabbai bane dan haka dolene su bi mata.
Ko da kuma basu bi mata ba, matan zasu bisu.