
Wannan matashiyar ta Arewa ta yi zargin cewa, wani yace zai tura mata Naira dubu dari takwas ta aika masa da Bidiyon update dinta.
Saidai tace masa ya bata Deposit inda kuma ya yadda.
Bayan ya bata Deposit dinne dai ta ce masa ba zata tura masa ba, shine yace mata mayaudariya.