Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya sake gurfana a gaban kotu

Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya sake Gurfana a gaban kotu a yau Litinin inda ake ci gaba da shari’ar kan zarginsa da almundahanar kudaden jihar lokacin yana kan mulki.

Kamar dai kullun, Jami’an tsaro sun tare hanyoyin dake kaiwa zuwa kotun da akewa malam Shari’a.

Saidai a zaman na yau, Sauran mutane 2 da ake musu shari’a tare da malam Nasiru Ahmad El-Rufai basu samu halartar zaman kotun ba wanda hakan yasa kotun ta daga zaman zuwa Ranar 24 ga watan Yuni.

Karanta Wannan  Wani na Kusa da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari yayi magana kan Malamin da aka ce yana son auren Hajiya A'isha Buhari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *