
Wannan wani matashi ne da rahotanni suka bayyana cewa, ya sha na jaki bayan da ya shiga cikin kasuwa a Kano yana tallata Shugaba Tinubu.
An ga yanda matasa suka masa rubdugu inda daga karshe dai tserewa yayi.
Da yawa dai sun rika masa Allah kara

Wannan wani matashi ne da rahotanni suka bayyana cewa, ya sha na jaki bayan da ya shiga cikin kasuwa a Kano yana tallata Shugaba Tinubu.
An ga yanda matasa suka masa rubdugu inda daga karshe dai tserewa yayi.
Da yawa dai sun rika masa Allah kara