Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kwallon Najeriya, Super Eagles ke shirin buga matsayi na 3 da kasar Egypt a gasar AFCON

Wannan ‘yan kwallon Najeriya ne dake shirin buga matsayi na 3 a gasar AFCON dake gudana a kasar Morocco.

An gansu suna Atisaye.

Wasu sun rika kiran kada a buga wasan da Chukwueze.

https://twitter.com/i/status/2011896424536162549
https://twitter.com/i/status/2011906829438054676
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Malam Nata'ala yayi mummunan Qarshe saboda yaqi wa'aztuwa ya Rasu yana Fim, dan haka ina fatan Allah ya Azabtar dashi>>Inji Matashin Ustazu Haruna Adam Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *