Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kwallon Najeriya, Super Eagles ke shirin buga matsayi na 3 da kasar Egypt a gasar AFCON

Wannan ‘yan kwallon Najeriya ne dake shirin buga matsayi na 3 a gasar AFCON dake gudana a kasar Morocco.

An gansu suna Atisaye.

Wasu sun rika kiran kada a buga wasan da Chukwueze.

Karanta Wannan  Tunda an gaya shuwagabanni Allah sun ki ji, To a fito a musu zàngà-zàngà kawai>>Inji Alhaji Haruna Sharu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *