
Wannan ‘yar takarar Gwamna ce a karkashin jam’iyyar AAC a jihar Abia.
An ce ta biya kudin harajin saka fastar yakin neman zabenta na naira Miliyan 150.
Saidai ta je gaban Hukumar kula da tallace-tallace ta jihar tana ta musu masifa tana cewa ina taga Naira Miliyan 150?
Tace zata yi yakin neman zaben ta babu fasta.