
Rahotanni sun bayyana cewa, a yau, 30 ga watan Ramadana, ana ruwan sama a kasar Saudiyya.
An ga yanda ruwan ke sauka kuma mahajjata na cikin farin ciki.
Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami ma ya bayyana hakan inda yace Allah ya karba mana Ibadun mu.

Rahotanni sun bayyana cewa, a yau, 30 ga watan Ramadana, ana ruwan sama a kasar Saudiyya.
An ga yanda ruwan ke sauka kuma mahajjata na cikin farin ciki.
Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami ma ya bayyana hakan inda yace Allah ya karba mana Ibadun mu.