
Wannan wani dan Najeriya ne daga kudancin kasar wanda dan Arsenal ne da ya rigamu gidan gaskiya saboda damuwar rashin nasarar Kungiyar a gasar cin kofin Champions League.
Rahotanni sun ce hana kallon wasan, a daidai inda PSG suka rama kwallon da Arsenal ta cisu ne ya yanke jiki ya fadi, kuma tafiyar kenan.