Friday, February 13
Shadow

Kalli Bidiyon: Zee Diamond, watau Talatuwa ta cikin shirin Labarina na fama da rashin Lafiya ana neman Naira Miliyan 25 a kaita kasar Egypt

Rahotanni sun bayyana cewa, Tauraruwar fina-finan Hausa ta cikin shirin Labarina, Zee Diamond wanda aka fi dani da Talatuwa tana kwance ba lafiya.

Tana neman Naira Miliyan 25 dan a kaita kasar Egypt a mata aiki.

Rahoton yace ta sayar da Gidan abincinta, ta sayar da motarta da duk wani abu data mallaka sannan ta samu taimako daga.

Malam Aminu Saira.

Rarara

A’ishatulhumaira

Dan Small da sauransu.

Yanzu dai an hada Naira Miliyan 18, Naira Miliyan 7 ake nema dan kaita kasar Egypt.

Karanta Wannan  Kuma Dai:Bayan karar data kai majalisar Dinkin Duniya, Sanata Natasha Akpoti ta sake komawa kotu kan dakatarwar da aka mata inda kotun tace majalisa ta mayar mata duka hakkokinta a matsayin Sanata idan ba haka ba zata daure Sanata Akpabio a gidan yari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *