
Wata matashiya ta baiwa mutane mamaki bayan da ta fito take bayyana cewa, bata da lokacin tsayawa tana rokon Allahbya bata miji.
Bidiyon maganarta ya watsu sosai inda akai ta bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.
Hakan na zuwane yayin da wasu matan ke neman Allah ya hadasu da maza na gari.