Monday, June 2
Shadow

Kalli Bidiyo:Ni fa banda lokacin da zan tsaya ina rokon Allah ya bani Miji>>Inji Wannan matashiyar

Wata matashiya ta baiwa mutane mamaki bayan da ta fito take bayyana cewa, bata da lokacin tsayawa tana rokon Allahbya bata miji.

Bidiyon maganarta ya watsu sosai inda akai ta bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.

Hakan na zuwane yayin da wasu matan ke neman Allah ya hadasu da maza na gari.

Karanta Wannan  Wace Kadunar kaje? Mutanen Kaduna suna tambayi Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad bayan da yace ya je Kaduna yaga Gwamnatin jihar na ta aiki tukuru

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *