Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Hoto: Wani mutum ya Mùtù yana tsaka da lalata da wata mata a Jihar Naija

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Wani mutum ya mutu yana tsaka da lalata da wata mata a jihar Naija.

Lamarin ya farune a karamar hukumar Paiko dake jihar ranar 15 ga watan October.

Kakakin ‘yansandan jihar, SP Wasi’u Abiodun ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace zuwa yanzu ba’a kai ga tantance mutumin ba ko danginsa saboda babu wata shaida ko waya a tare dashi.

Yace mutumin ya shiga otal dinne da wata mata wadda ake kyautata zaton karuwace bayannan ya yanke jiki ya fadi.

Yace an garzaya dashi Asibiti inda likitoci suka tabbatar da ya mutu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bayan da ya cewa Mabiyansa Gobe, Kirsimeti za'a tashi Qiyama suka sayar da kadarorinsu, Faston nan na qasar Ghana ya siyo sabuwar mota kirar Mercedes Benz 2025 akan Dala $89,000

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *