Thursday, February 26
Shadow

Kalli Hotuna: Koristocin Najeriya sun fito gangamin neman Trump ya kawo Musu dauki Najeriya, sun ce sun jishi shiru har yanzu

Wasu Kiristocin Najeriya sun fito zanga-zanga inda suka nemi shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gaggauta kawo musu daukin da ya musu Alkawarin kawowa.

Karanta Wannan  Yayin da suka rasa yanda zasu yi, kasar Nijar ta roki Najeriya ta taimaka mata da man fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *