Friday, December 26
Shadow

Kalli Hotuna: Koristocin Najeriya sun fito gangamin neman Trump ya kawo Musu dauki Najeriya, sun ce sun jishi shiru har yanzu

Wasu Kiristocin Najeriya sun fito zanga-zanga inda suka nemi shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gaggauta kawo musu daukin da ya musu Alkawarin kawowa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Sabuwar Waqar Soja Boya da Rida-Ridan 'yan mata ta jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *