Saturday, December 13
Shadow

Kalli Hotuna yanda dan bautar kasa ya rame bayan shekara daya saboda wahalar Gwamnatin Tinubu

{“remix_data”:[],”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wannan wani dan bautar kasa ne da ya bayyana cewa wahalar gwamnatin Tinubu tasa ya rame a cikin shekara daya.

https://twitter.com/Sadeeq_Malo/status/1845000308331594194?t=Jmv5p_8avlv0IhnVwObctA&s=19

Hotunan nashi sun dauki hankula a shafukan sada zumunta inda akaita bayyana ra’ayi da mamakin yanda ya canja.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon wasannin Barkwancin da aka fito dasu dan tsokanar Ministan Abuja, Nyesom Wike biyo bayan Tirka-Tirkar da yayi da sojan Ruwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *