
Sakkwatawa da yawa ne suka fito kwansu da kwarkwatarsu suka nunawa tsohon Gwamnan jihar, Aminu Waziri Tambuwal soyayya bayan da ya koma jihar bayan sakoshi daga hannin EFCC.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya shafe kwana daya a hannun EFCC inda suke zarginsa da cire Naira Biliyan 189 daga asusun bankin jihar ba bisa ka’ida ba.
ADC ta yi zargin cewa, Bita da kullin siyasane yasa EFCC kama tsohon Gwamnan.