Wednesday, April 29
Shadow

Karka Saurari masu zaginka, Ana samun canji na Alheri sosai a kasarnan>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu

Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyanawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa ya daina sauraren masu zaginsa.

Yace ana samun canji sosai kuma na Alheri sanadiyyar salon mulkinsa.

Ya bayyana hakane a jawabin da yayi a wajan taron kaddamar da gyaran da akawa babban dakin taro na Abuja.

Akpabio yace ko da mutane naso ko basa so, majalisar tarayya tana Alfahari dashi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Da in je taron Maulidi Gara naje gidan rawa, Ko gidan Gala, ko Gidan giya>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *