Friday, July 17
Shadow

Karka Saurari masu zaginka, Ana samun canji na Alheri sosai a kasarnan>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu

Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyanawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa ya daina sauraren masu zaginsa.

Yace ana samun canji sosai kuma na Alheri sanadiyyar salon mulkinsa.

Ya bayyana hakane a jawabin da yayi a wajan taron kaddamar da gyaran da akawa babban dakin taro na Abuja.

Akpabio yace ko da mutane naso ko basa so, majalisar tarayya tana Alfahari dashi.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kasar Amurka tace shugaba Tinubu ya gaggauta cire karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle daga mukaminsa saboda bata yadda dashi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *