Wednesday, March 18
Shadow

Kasar Iran tace yau ma zata sake kai hari

Ku yi shiga tasharmu ta WhatsApp inda muke wallafa labarai da Dumi-Duminsu: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g

Kasar Iran tace a yau ma zata sake kaiwa kasar Israyla harin da ba’a taba kai irinshi ba a tarihin Duniya.

Ta bayyana sunayen wasu manyan mutanen kasar Israyla da ta ce sai ta kaisu lahira kamin ta dakata.

Itama dai kasar Israyla wadda itace ta fara kai hare-haren, ta kashewa Iran manyan janarorin sojoji da kuma masana ilimin kimiyyar Nòkìlìyà.

Rahoton BBChausa yace jimullar mutanen da Israyla ta kashe a Iran sun haura 70 inda wasu sama da 300 kuma suka jikkata.

Karanta Wannan  Karanta jadawalin sabbin Jihohi 31 da majalisar tarayya ke son korkirowa a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *