
Wata kungiyar matasan Arewa me suna Northern Nigeria Youth Forum ta mikawa Ganduje Naira Miliyan 200 wanda ta tara.
tace a yi amfani da kudin wajan sayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tikitin sake tsayawa takara a zaben 2027.

Wata kungiyar matasan Arewa me suna Northern Nigeria Youth Forum ta mikawa Ganduje Naira Miliyan 200 wanda ta tara.
tace a yi amfani da kudin wajan sayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tikitin sake tsayawa takara a zaben 2027.