
Farouk Abuja dakan yawaita kiran sunayen manyan mutane yana suka ya shiga hannu bayan zargin wani shugaban sojoji da sace wata mata.
Kwana biyu dai anata cewa an kama shi tun sati daya daya wuce amma babu tabbaci.
Yaudai ta tabbata dan Bidiyo ya bayyana inda aka ganshi duke gwiwa biyu a ofishin sojan jikinsa a sanyaye.