
Gwamnatin jihar Kano, Karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa, Kwanannan za’a kawo karshen rikicin siyasar Kano.
Gwamnatin ta bayyana hakane ta bakin Kwamishinan yada labarai, Ibrahim Waiya inda yace za’a gana da duka masu ruwa da tsaki a lamarin dan kawo karshensa.
Yace za’a warware matsalar cikin ruwan sanyi ba tare da kawo tashin hankali ba.