
Malam ya bayyana yanda daya daga cikin dalibansa Alaramma ya rokeshi da ya sakashi a addu’a.
Yace dalibin nasa yana zaunene a Abuja kuma yana karantar da daya daga cikin matan manyan mutane na kasarnan.
Yace mijin su sai ya tafi yayi wata da watanni bai ganta ba.
Yace su kuma idan sun je musu karatu sai su rika nemansu.