
A yayin da annobar gobarar daji ta Dumfari kasar Israyla mutane nata bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.
Manyan Malam Arewacin Najeriya ma ba’a barsu a baya ba.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Sheikh Muhammad Bin Uthman, da Sheikh Abdulmudalib Gidado Triumph duk sun yi fatan Allah yasa kada wutar ta mutu.
Kasar Israyla dai ta yi bakin jini a wajan Musulmai saboda kisan kiyashi da takewa Falasdinawa.