Saturday, March 14
Shadow

Manyan Malaman Najeriya, Sheikh Daurawa, Bin Uthman, da Gidado Triumph sun roki Allah yasa kada gobarar kasar Israyla ta mutu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A yayin da annobar gobarar daji ta Dumfari kasar Israyla mutane nata bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.

Manyan Malam Arewacin Najeriya ma ba’a barsu a baya ba.

Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Sheikh Muhammad Bin Uthman, da Sheikh Abdulmudalib Gidado Triumph duk sun yi fatan Allah yasa kada wutar ta mutu.

https://twitter.com/el_uthmaan/status/1918520226720678252?t=qq6f5cmVzbYaH0q3OwWIRQ&s=19

Kasar Israyla dai ta yi bakin jini a wajan Musulmai saboda kisan kiyashi da takewa Falasdinawa.

Karanta Wannan  Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya je jihar Benue inda zai halarci daurin auren dan sakataren Gwamnatin tarayya, George Akume

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *