Thursday, February 26
Shadow

Mun kulla huldar kudi, harkar lafiya, Sufuri da kasar Brazil>>Inji Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Najeriya da kasar Brazil sun kulla huldar kasuwanci data hada da Kudi, Harkar lafiya, da sufuri da kuma huldar diflomasiyya.

Ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda yace a yanzu sun kulla huldar tashin jirage daga Najeriya zuwa kasar Brazil Kai tsaye.

Sannan akwai maganar kimiyya da fasaha da sauransu.

Karanta Wannan  Daya daga cikin 'yan majalisar Amurka da ke Zuga Trump akan Najeriya na shan suka bayan da yace Garin da aka yi Gharkuwa da 'yan mata 'yan Makaranta a jihar Kebbi garin Kiristane

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *