Sunday, July 19
Shadow

Musulmai da Kirista Dayane>>Inji Shugaban Kungiyar Kiristoci ta CAN

Shugaban kungiyar Kiristoci ta CAN, Rev. Daniel Okoh ya bayyana cewa, Musulmai da Kiristoci duk daya ne. Ya bayyana hakane a wajan shan ruwan da ya gudana a Abuja inda ya je shima aka yi buda baki dashi.

Shan ruwan ya farune a masallacin Al-Habibiyya inda aka ciyar da masu Azumi 2300. Shugaban na kan ya bayyana muhimmanci zaman lafiya da hadin kai.

Ya kara da cewa, wani zai yi tunanin me ya kawo shugaban CAN masallaci? Yace ya je masallacin ne kuma zai sake komawa.

Yace akwai muhummacin mu fahimci juna kuma a zauna lafiya

Karanta Wannan  Kaso 80 na 'yan Najeriya sun ce basu yadda da gaskiyar shugaba Tinubu ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *