
A jihar Adamawa, Mutane sun dakawa ofishin kamfanin zuba kudin ka kasha mamaki wawa inda kowa ya dibu ganima.
Kamfanin dai ya musu dadin bakin riba inda suka zuba kudadensu amma suka narke.
Dalilin hakane ma suka je ofishin kamfanin suka kwashi ganima.