Thursday, February 26
Shadow

Na fara ganin sakamakon wahalar da kuke sha, Ba zata zama ta banza ba, nan gaba za’a Fanshe>>Shugaba Tinubu

Shugaban ya Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Sakamakon wahalar da ‘yan Najeriya ke sha ya fara bayyana.

Shugaban ya kuma jinjinawa ‘yan Najeriyar bisa nuna dauriya da irin matsin da suka samu kansu a ciki.

Shugaban ya bayyana hakane ranar Juma’a a wajan nadin sarautar Olubadan of Ibadanland a garin Ibadan.

Tinubu yace wahalar da ‘yan Najeriya ke sha saboda tiyatar da yakewa Najeriya ne kuma ba zata zama ta banza ba, nan gaba za’a moreta.

Karanta Wannan  Dangote zai rage farashin man fetur dinsa daga Naira N865 akan kowace lita zuwa Naira N841 a Legas da sauran Jihohin Yarbawa, Sannan A Abuja da jihar Kwara da Edo, ma zai rage farashin man zuwa Naira 851 kan kowace lita

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *