Sunday, April 19
Shadow

Na kusa da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu na karbar kudi(Cin Hanci) kamin su bayar da dama a ganshi>>Inji Sanata Ali Ndume

Sanata Ali Ndume yayi zargin cewa, na kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu suna neman a basu kudi, cin hanci kamin su bari mutum ya samu damar ganin shugaban kasar.

Ali Ndume ya bayyana hakane a ganawar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Arise TV inda yace wasu kalilan ne suke samun damar ganin shugaban kasar ba tare da shamaki ba.

Ndume yace yakan ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne kawai a wajan taro.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda aka Dambhace aka baiwa hammata iska tsakanin jami'an tsaron gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed da jami'an tsaron da aka Jibge dan su hana Gwamnan shiga Hedikwatar Jam'iyyar PDP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *